Duniyar labari

Duniyar labari

Share

08/06/2026

DA DUMI-DUMI: Yunkurin sulhu ya rikide zuwa garkuwa da mutane, yayin da aka sâce kusan mutum 50 a Zamfara.

Mutanen su 50 da s**a fito daga Magamin Diidi a Karamar Hukumar Maradun da ke jihar Zamfara an sace su yayin da s**a tafi sulhu da yan ta'add@. Ana zargin dan bindiga Jammo da ke harkokinsa a dajin Muntsira ne ya yi garkuwa da su.

Shugaban Karamar Hukumar Maradun Bello Dosara ya tabbatarwa da Daily Trust wannan batu, amma ya ce mutanen da s**a tafi sulhun ba da amincewar gwamnati s**a je ba.

Want your business to be the top-listed Autos & Automotive Service in Zaria?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Website

Address


Zaria
SANITUKUR