DM POST

DM POST

Share

30/10/2025

Yadda fitaccen dan jaridar nan Yakubu Musa Fagge ya miƙa ƙorafi ga majalisar shura ta Kano kan zargin batanci ga ma’aiki da Malam Nazifi Al-ƙarmawiy ya yi.

Haka kuma yamika korafi kan Dan siyasar nan hadimin Gwamnanan Kano Alhajiji Nagoda kan zage malamai a Kano.

27/10/2025

Mushakata a DM POST

27/10/2025

Akwai shirin nishadi da zamu kawo muku Daga nan DM POST

27/10/2025

Akwai labari da Rahotoni na musamman. Tundaga siyasa da abubbuwan da s**a shafi aluma na yau da kullum zamu cigaba da Kawo su ba kakkautawa. Daga nan DM POST.

Want your business to be the top-listed Media Company in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Website

Address


Airport Road Kano
Kano