AREWA

AREWA

Share

31/07/2023

Shugaban ƙasar Nigeria, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, zai gabatar da jawabi ga al'ummar ƙasar a daren ranar Litinin.

Mai magana da yawun shugaban, Dele Alake ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a safiyar Litinin, sai dai bai bayyana musabbabin abinda shugaban zai yi jawabi akansa ba.

Photos from AREWA's post 29/07/2023

Lamarin Jami'o'in Najeriya Ya Fara Zama Abun Tsoro

Yadda jami'ar Tarayya da ke Jos (UNIJOS) ta karawa sabbin daliban aji daya da DE kudin ragista daga Naira dubu 45,000 zuwa Naira dubu 213,000. Returning Students kuma Naira dubu 160,000.

Idan kuka lissafa za kuga an karawa dalibai kudin ragista da sama da kashi hudu, anya talakan Najeriya zai iya cigaba da karatun jami'a kuwa?

Sannan bashin da ake cewa za'a bawa daliban, na tabbata fiye da kashi 60 na daliban kasar ba za su iya cika sharudan karbar shi ba, saboda tsaurin da aka saka mishi yayi yawa.

✍️ Comr Abba Sani Pantami

Want your establishment to be the top-listed Arts & Entertainment in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Telephone

Website

Address


Kano
500252