Baffa Bbw
25/09/2025
ABIN FARIN CIKI
Maigirma Gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf (Sardaunan Zamanin mu) ya kaddamar da fitar da kudi Naira Biliyon biyar domin biyan tsofin ma'aikata da s**ayi ritaya da ma'aikatan da s**a mutu hakkokinsu a karo na biyar kenan, wanda tsohuwar Gwamnatin Ganduje ta gagara biya
Sannan Maigirma Gwamna ya umarci babban akawun jihar Kano da Kwamishinan Kudi su fara shirin biyan tsofin ma'aikatan hakkinsu a karo na shida
Zuwa yanzu Abban Kanawa kuma Sardaunan Zamanin mu ya biya tsofin ma'aikatan jihar Kano da s**ayi ritaya da wadanda s**a mutu kudin da ya kai Naira Biliyon 27 cikin Naira Biliyon 48 da suke bin tsohuwar Gwamnatin Ganduje
Abban Kanawa ya sa Dattawa murna da farin ciki, hakika Allah Ya yi alkawarin taimakon duk wanda ya taimaki na kasa da shi
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the public figure
Telephone
Website
Address
Kano
Kano