N R HAUSA TV
28/06/2025
Mai dakin shugaban kasa Mr. Remi Bola Ahmad Tinubu ta bada tallafin Naira miliyan 110 ga iyalan yan wasan jihar Kano 22 wadanda s**a rasu sakamakon hatsarin a hanyarsu ta dawowa gida bayan kammala gasar wasannin motsa jiki ta kasa.
Da take gabatar da tallafin ga iyalan mamatan, Mai dakin shugaban kasa Mrs. Remi Tinubu wadda ta samu wakilcin Mai dakin mataimakin shugaban majalisar dattijai Hajiya Laila Barau Jibril, ta bayyana alhininsa bisa rasuwar su.
28/06/2025
Ana neman tono gawar tsohon Gwamnan Jihar Oyo, Otunba Christopher Adebayo Alao-Akala, domin yin gwajin jini (DNA) da nufin tantance halastattun ’ya’yansa da za su ci gadon dukiyar da ya bari.
Me zaku ce?
28/06/2025
An shiga ruɗani bayan sace wata mashahuriyar Tukunya da ta kai kimanin shekaru 30 ana girki da ita.
Matashi Abdurrahim Umar Kura shi ne ya wallafa ɓacewar Tukunyar wanda ya ce sun girgiza da jin sace wannan Tukunya la'akari da yadda ɗanɗanan girkin ta daban yake da sauran Tukwane.
Zalika matasin ya bukaci duk wanda yaga wannan Tukunya tasu da ya taimaka ya tuntube su.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Address
Kano