Kabiru Musa Ibrahim
People's Governor
31/08/2025
YADDA AKE SALLAR GAWA
1- Kabbara ta Farko:
Za kace "Allahu Akbar"
Sai ka karanta Fatiha
2- Kabbara ta Biyu:
Ka ce "Allahu Akbar"
Sai Ka karanta Salati ga Annabi (SAW) Amma salatil birrahimmiya
(3)- Kabbara ta Uku:
Ka ce "Allahu Akbar"
Zaka yi addu'a ga mamaci, kamar:
"Allahummaghfir lahu warhamhu wa ‘aafihi wa’fu anhu..."
(4)- Kabbara ta Hudu:
Ka ce "Allahu Akbar"
Saika yi addu’ar karshe, itace zakayi addu'a ta Jam'u ma'ana zakayi addu'a ga mamatan mu da mu da muke raye .
Bayan Ka Gama Sai kayi Sallama .
Note- idan Namijine zaka tsaya kamar yadda aka nuna a wannan hoto, Amma idan macece zaka tsaya a daidai santar tsakiyar ta
Allah yasa mu dace.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Telephone
Website
Address
Gwarzo