Hausa Plus
13/03/2026
Amurka zata kai harin Nukiliya a ƙasar Iran nan da zuwa gobe Asabar.
Alamu sun nuna cewar Trump zai kai harin Nukiliya a ƙasar Iran, inda a yammacin yau Juma'a Trump ɗin yace nan da zuwa gobe Asabar Amurka zata kai mummunan harin da zai kawo ƙarshe wanzuwa da taurin kan da Iran ke nuna masa.
Trump yace wannan harin Duniya za tayi mamakinsa wanda rabon da aga irinsa tun shekaru 80 da s**a gabata duk da cewar Trump bai ambaci harin makamin Nukiliya ba amma yace harin da zasu kai zai kawo ƙarshe Iran da gwamnatin ƙasar gaba ɗaya. ゚
TAFSIRIN ALQUR'ANI MAI GIRMA KENAN NA WANNAN SHEKARAR TA 1447.AH
DAGA NAN (MU'ASSASAR IMAMU MALIK DAKE JANYAU TAGABAS GARIN GUSAU.
Yau Muna 20 (Ramadan) 1447 Wanda yayyi dai-dai da 19/2/2026.
Wanda Shugaban Mu'assasar Imamu Malik (Sheikh Mal. Yakubu Bauchi yake gabatarwa.
Hon. Bello Ibrahim Bello (Dan Mage) Ya dauki nauyin kawo maku a kowace rana.
daga nan Gidan Talabijin ta yabar gizo na Hausa Plus.
Zamfara State Governor, Dauda Lawal, has defected from the Peoples Democratic Party to the All Progressives Congress.
゚
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the business
Telephone
Website
Address
Yar'aduwa Road
Gusau