TNM YOUTH Support
04/04/2022
AREWA ZATA IYA SAMUN MAFITA IDAN KWANKWASO YA ZAMA SHUGABAN KASA
Professor Wole Soyinka
Fitaccen Marubucin nan na duniya dan asalin kasa Nigeria Professor wole soyinka ya bayyana jagoran Jam'iyar NNPP engr Dr Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin mutumin da zai fi kowa kokari wajen magance matsalolin Arewacin Nigeria
Wole soyinka ya bayyana cewa duk rashin tsaron dake faruwa a Arewacin Nigeria akwai matsalar rashin ilmi da alumma suke fama dashi , domin babu wani mai ilmi da zai dauki bindiga ya ringa kashe fararen hula wadanda basu jiba basu gani ba,
Shi kuwah kwankwaso taken tafiyarsa shine kowa yayi ilmi domin ya dogara da kansa , ilmi shine hasken rayuwa , sannan kaff cikin yan siyasar Arewacin Nigeria babu wanda yake burin ganin 'ya'yan talakawa sunyi ilmi sun zama wani abu a Nigeria kamar kwankwaso
Dan haka wannan tsari na kwankwaso shine tsarin da yafi kayatar dani
Inji Professor Wole soyinka
Wanda ya bayyana hakan acikin Tattaunawar da yayi da gidan talabijin na TVS Nigeria
Da Wannan Muke Rokon Allah ka bawa kwankwaso shugabancin Nigeria ka sanya ya zamo alheri ga kafatanin Alummar Nigeria masu kokarin ganin an ceto demokaradiya daga hannun miyagun yan siyasa masuci da gumin talakawa
Allah ka taimaki Jam'iyar NNPP Mai Alamar Kayan Marmari
Sign hon Kaleepha Tal'udu
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Culinary Team
Attire
Website
Address
Birnin Kebbi
Abuja