Sawaba
03/04/2026
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu babbar karramawa a matakin ƙasa da ƙasa bayan da aka ba shi lambar yabo ta “Gwamnan Shekara” a bikin Fuskar Jagoranci a Afirka 2026, wato Face of Africa Leadership Award 2026, da aka gudanar a birnin Landan. Wannan karramawa ta fito ne daga mujallar duniya ta Triangle Media…
Gwamna Lawal sake ya lashe lambar yabo ta Gwamnan Shekara a Landan - Sawaba Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu babbar karramawa a matakin ƙasa da ƙasa bayan da aka ba shi lambar yabo ta “Gwamnan Shekara” a bikin Fuskar
03/04/2026
Rahotannin sirri daga hukumomin leƙen asirin Amurka sun nuna cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta da niyyar shiga tattaunawa domin kawo ƙarshen yaƙin da ake yi a halin yanzu. A cewar binciken da hukumomin leƙen asiri da dama na Amurka s**a gudanar, gwamnatin Iran na ganin tana cikin wani matsayi mai ƙarfi da zai…
Iran ta ƙi amincewa da tattaunawar kawo ƙarshen yaƙi — Amurka - Sawaba Rahotannin sirri daga hukumomin leƙen asirin Amurka sun nuna cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta da niyyar shiga tattaunawa domin kawo ƙarshen yaƙin da
30/03/2026
HOTUNA: Yadda Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya kai wa tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Nasiru El-Rufai ta’aziyyar rasuwar mahaiyarsa a Abuja.
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Website
Address
Abuja