Hausa24

Hausa24

Share

Photos from Hausa24's post 16/01/2023

MAHAWARA: Idan Aka Ce Mutane Biyun Nan Ne 'Yan Takarar Shugaban Kasa A Zaben 2023; Wa Za Ka Zaba?

13/01/2023

Mijin Balaraba Ganduje Ya Zarge Ta Da Yi Ma Awon Gaba Da Wasu Muhimman Takardun Kadarori Da Ababen Nawa

Mijin 'yar gidan Gwamnan Kano, Asiya Balaraba Ganduje, wato Inuwa Uba, yace Balaraba ta bude masa gida ta yi awon gaba da wasu muhimman takardun kadarorinsa da suke Abuja da Kano, tare da wasu manyan motoci guda uku da mabudai, saboda haka yana bukatar a dawo masa da kadarorinsa kafin ya amince da sakin ta.

Inuwa ya bayyana haka ne ta bakin lauyansa a gaban kotun shari'ar musulunci dake filin Hockey a Kano, karkashin jagorancin mai Shari'a Khadi Abdullahi Halliru, a cigaba da zaman shari'ar da akeyi tsakaninsa da matarsa, wacce ta bukaci kotun ta raba aurensu, bayan shekaru goma sha shida a matsayin ma'aurata, kamar yadda jaridar Daily Nigerian rawaito.

To sai dai bangaren Balaraba, ta bakin lauyanta, Barista Ibrahim Nasarawa, ya musanta zargin awon gaba da kadarorinsa Inuwa, bayan amincewar biyan N50,000 a matsayin sadakin mijin, amma lauyan Inuwa yace basu yarda ba, a basu lokaci domin bayyana adadin kudin da za'a biya su.

Alkali ya bawa lauyan Inuwa mintuna 30 domin ya bayyana adadin kudin da suke bukata, wanda har lokacin ya cika bai samu damar bayyanawa ba, saboda haka aka dage zaman shari'ar har zuwa ranar 19 ga watan da muke ciki na Janairu.

13/01/2023

ZABEN 2023: Atiku ya shiga matsalar bayan Jiga-jigan Kwamitin Yakin Neman zaben sa sun kaurace masa.

Ku shiga wannan alama domin karanta cikakken labarin 👉https://bit.ly/3XlmgoY

Photos from Hausa24's post 12/01/2023

NEMAN TAIMAKO 😭😭😭

Don Allah don darajar Manzo Allah Sallallahu Alaihi Wasallama mu taimaka mu ceto rayuwar wannan yaron yana fama da matsanancin ciwo kuma marayane bashi uba mahaifiyarsa bata da kudin da za'a masa aiki suna asibitin dake Gombe anason a masa aiki kimanin kudi dubu 100 shine suke niman taimako ga al'umma Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama duk wanda ya taimakawa wani shima Allah zai taimaka masa duniya da lahira koda da sharing zuwa group mu taimaka.

1519664419
Fa'iza, Abdullahi
Access Bank

Allah ya bada ikon taimakawa. Ameen

Don Allah ku taimaka

Want your business to be the top-listed Media Company in Utako?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Telephone

Address

Area3
Utako
HAUSA24