Bahaushe

Bahaushe

Share

Photos from Bahaushe's post 10/10/2022

Akwa Ibom Ta Cika Maƙil Tana Magoya Bayan Atiku

A yanzu haka babban birnin jihar Akwa Ibom ya cika Maƙil da magoya bayan ɗan takarar shugabancin ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar PDP, Atiku Abubakar.

A yau ne ɗan takarar ya fara gudanar da kamfen ɗinsa a hukumance farawa da jihar Akwa Ibom.

Atiku ya halarci filin kamfen ɗin tare da rakiyar mataimakinsa Gwamna Ifeanyi Okowa, da shugaban kamfen ɗinsa, da Gwamnan Akwa Ibom, Mista Udom Emmanuel, da kuma sauran gwamnoni da manya a jam'iyyar ta PDP.