SURAJ JOURNALISt
•Abunda kir¡st0c!n Najeriya s**a dauki siyasa Add!n¡ mu kuma mun zura ido 🤦
•No mind my English 😃 just listen to what ilhan umar said, akwai wani wanda ka zaba da ya taba fadawa shugaban kasa matsalar kasar ku publicly kamar haka ?
19/04/2026
•The new style Airstrike genocide in Northern Nigeria what is America saying about it ?
19/04/2026
•Wadanda ke aikata wadannan miyægun aiyuka na gærkuwa da mutane domin neman kud¡n fænsa suna nuna dabi'u da halaye da ba su da wata alaƙa da Musulunc¡ ko koyarwarsa. Muna kallon su a matsayin masu tayar da zaune tsaye, wadanda ke yin aiki da gangan don rushe zaman lafiya a Najeriya.
•Babu inda Musulunci ya halætta ko yake goy0n bayan irin wannan ta'æddanc!. Idan wani ya ce akwai, to ya kawo hujja bayyananniya. Wadannan masu læifi har ma suna kæsh£ wadanda s**a kasa biyan kudin fænsa, suna zæluntar bayin Allah mærasa læ¡fi, suna kuma razana al'ummomin karkara—kuma wasu su dawo suna jingina hakan ga Musulunci Allah ya'isa.
•Gaskiyar zance ba su da wata alaƙa da Musulmi na gaskiya, kuma ba sa wakiltar koyarwar Musulunci ta kowace fuska.
•Dach0mo ka daina kawo rudani, musulmin k¡rki bazaiyi wannan aikin ba.
•SURAJ JOURNALISt ✍️
19/04/2026
•"Naga wannan bidiyon a shafin 'bæraw0 mai ritaya' kamar yadda ya bayyana da bakinsa, Reverend Ezekiel Dachomo yana tambaya cewa: me waɗannan mutane s**a yi da za a yi musu irin wannan abu saboda bambancin add¡n!?
•A fahimtarsa, yana nuna cewa ana cin zærafin K!r¡stoci, alhali a cikin hoton akwai mata masu hijabi wanda yake nuna alamar akwai mata musulmai aciki, Wannan yasa muke tambayoyi game da yadda ake fassara irin waɗannan al'amura ta hanyar kin yiwa musu|mi adæ|ci.
•Amma yan Arewa sunyi shiru, inda kowa ke fassara abubuwa yadda yake so gameda musulmai da Musulunci. Duk da cewa, sunsan babu inda Musulunci ya koyar da irin wannan ta'addænc¡ ko zælunc¡, amma bai hanasu jingina lamarin garemu ba.
•Arewa ina mafita ?
•SURAJ JOURNALISt ✍️
19/04/2026
•Yadda matsalar network 🛜 ta rika damun jami'an Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) yayin gudanar da jarrabawar UTME ta bana, ya hana samun cikakkiyar sa ido a wasu cibiyoyi da dama a faɗin Najeriya.
•A wani faifen bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta, an ga yadda ma'aikata ke nuna damuwa tare da kokawa a tsakanin junansu ta wayar tarho, sakamakon matsalolin sadarwa da s**a fuskanta yayin gudanar da jarrabawar.
•SURAJ JOURNALISt ✍️
19/04/2026
•"Saboda rashin ƙwarewa da rashin gaskiya wajen yaɗa labarai, wannan ɗan jarida ya maida hankali wajen ƙoƙarin tilasta wa duniya ta yarda cewa ana k!san kiyæshi ga K¡rist0ci a Afirka 🌍.
•Idan ku ka duba hoton da ya wallafa, za ku ga cewa hoton Musulmi ne da aka yi wa k!sæn wulækanc! a Najeriya, amma sai ya haɗa shi da ziyarar Paparoma ta Algeria, sannan ya fassara gæwarwakin a matsayin na K!rist0ci da aka kæsh£ a Afirka 🌍.
•Wannan ya nuna yadda ake iya karkatar da gaskiya domin yaɗa wata manufa.
Shugabannin Afirka, wannan kalubale ne a gare ku—ku tashi tsaye wajen kare gaskiya da hana yaɗa bayanan ƙærya akan yankin ku."
•SURAJ JOURNALISt ✍️
19/04/2026
•Batun cewa an kæsh£ k!r¡stoci a Najeriya har mutum 52,000 kæryan£, idan kuma yace gaskiyane a wace jiha akayi haka a wace karamar hukuma kuma a wace anguwa akayi wannan ta'æsa idan babu dalili mai karfi to karyæne a daina yada propaganda.
19/04/2026
•Idan ba don yadda Najeriya ke fama da matsalolin tsarin mulki da gudanarwa ba, bai kamata a rika gudanar da jarabawar Joint Admissions and Matriculation Board (JAMB) a cibiyoyin masu zaman kansu ba. Ya kamata gwamnati ta gina cibiyoyin gwaji na kwamfuta (CBT) masu inganci a kowace jami'a a dukkan jihohi, domin dalibai su rubuta jarabawarsu cikin sauƙi da kwanciyar hankali.
•Idan mutane sun fahimci irin wahalar da waɗannan dalibai marasa laifi ke fuskanta yayin jarabawa, za su gane cewa sau da yawa tsarin kwamfuta yana daina aiki a tsakiyar jarabawa, yana katse musu rubutu. Duk da cewa JAMB na biyan waɗannan cibiyoyi, a lokuta da dama ba a kula da kayan aiki yadda ya kamata, domin ana fifita riba a kan ingantaccen aiki.
•Sakamakon haka, dalibai da dama na fita daga ɗakin jarabawa cikin kuka saboda tsarin ya lalace, kuma ba su samu damar kammala jarabawarsu ba.
SURAJ JOURNALISt ✍️
19/04/2026
•Abun mamaki ne ka yi mamaki da irin shigar da Minista Hannatu Musa Musawa ta yi 😀
•Ai an ce ita Ministan Al'adu ce. Daga sunan ma'aikatarta, ya kamata a fahimci cewa za a rika ganin abubuwa daban-daban na al'adu daga gare ta. Saboda haka, wannan bai kamata ya zama abin mamaki ba, la'akari da matsayinta.
•Tana wakiltar al'adu iri-iri daga kabilu da dama kamar Hausawa, Jukunawa, Gwarawa, Gwandara, Nupe, Ebira, Igala, Mada, Aho, Guddurawa, da sauransu. A cikin wadannan kabilu kuwa, akwai masu sanya bante, kuma ita ce ke kula da ingantawa da wakiltar al'adunsu.
•Don haka, idan kuka ga ta sanya bante, ya yanayin girman mamakin da zaku yi ?
•Admin ✍️
19/04/2026
•Na fahimci sakon Sheikh Abdullahi Balalau, duk da cewa wasu sun danganta shi da batun kamfen na siyæsa amma cikakkiyar manufarsa shi ne yakar kab¡lænci a tsakanin mu.
•Lokacin da Muhajirun da Ansar s**a shiga rik¡cin kab¡lænci, me Annabi Muhammad ya yi? Nan take ya hana hakan ya ce: "Ku bar wannan al'amari, domin abu ne mai muni da wari."
•Annabi S.A.W ya yæki kæb!lanci iyakar iyawarsa har sai da ya maye gurbinsa da 'yan uwantakar Musulunci.
•Wannan shi ne abin da Sheikh Abdullahi Balalau yake nufi a cikin maganarsa.
•Yakara da cewa a guji kabilanci—kada a zabi ɗan takara kawai saboda harshe ko kabila ɗaya. A zabe shi ne bisa addini da halayya, ba kab!lanci ba.
•SURAJ JOURNALISt ✍️
19/04/2026
•If not for the fact that Nigeria is struggling with serious systemic challenges, this JAMB examination should not be conducted in private centers in the first place. The government should establish well-equipped computer-based test centers in every university across all states, where students can reliably sit for their examinations.
•If people truly understood what these innocent students go through during exams, they would realize that systems often shut down midway, disrupting their progress. JAMB pays these private centers, yet in many cases, the facilities are not properly maintained, as profit is often prioritized over quality service.
•As a result, many students leave the examination hall in tears because their systems malfunctioned and they were unable to complete their work.
•SURAJ JOURNALISt ✍️
Click here to claim your Sponsored Listing.