S boy

S boy

Share

04/09/2025
02/09/2025

Masha allah
Gayyata gayyata gayyata

Shugaban kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa’ikamatis Sunnah Imam Dokta Abdullahi Bala Lau , Shugaban majalisar malamai Dokta Ibrahim Jalo Jalingo da daraktan ‘yan agaji Injiniya Mustapha Imam Sitti na farin cikin gaiyatar jama’a zuwa wa'azin ƙasa a garin kaduna tare da gagarumin taron gabatar da fassarar littafin WHERE I STAND “nan ne matsaya ta” da Sheikh Abubakar Mahmud Gumi ya wallafa da Dokta Ibrahim Jalo Jalingo ya fassara zuwa Larabci. Sai littafin AL’AKIDATUS SAHIHA, AHALARI, IZZIYYA, RISALA da ISHMAWI da Dokta Jalo ya juya daga zube zuwa wake.

Za a gudanar da gabatarwar ranar asabar 6 ga watan nan na Satumba 2025 da karfe 9am a dakin taro na Umaru Musa ‘YAR’ADUA HALL da ke Murtala Muhammed Square Kaduna.

Babban bako na musamman, mai girma shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu GCFR

Mai masaukin baki, Gwamnan jihar Kaduna Sanata Uba Sani

Iyayen taro mai alfarma Sarkin musulmi Sultan Muhammad Sa’ad Abubakar da mai martaba Sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli

Babban mai gabatarwa Sanata Dokta Abdul’aziz Yari

Mai bitar littattafan babban limamin masallacin Sultan Bello Sheikh Muhammad Sulaiman.

Sai Dokta Ahmad Gumi zai yi magana a madadin iyalan marigayi Sheikh Abubakar Mahmud Gumi.

Manyan baki gwamnoni, shugabannin kamfanoni, tsoffin gwamnonin jihar Kaduna Dokta Ahmed Muhammad Makarfi, Dokta Ramalan Yero da Malam Nasiru Elrufai sai kuma almajirai da daliban marigayi Sheikh Abubakar Mahmud Gumi.

Kazalika, kungiyar na gaiyatar jama’a zuwa taron karawa juna ilimi da tambayoyi da amsoshi kan illar masu ikirarin bin Kur’ani zallah wato ‘yan Ƙala ƙato da za a gabatar a dakin taro na Umaru Musa ‘Yar adua da ke Murtala Square Kaduna ranar Jumma’a 5 ga watan nan na Satumba 2025 daga bayan sallar la’asar.

Dokta Ibrahim Disina zai jagoranci taron da kulawar shugaban bita da taruka na kasa Dokta Abubakar Abdulsalam Baban Gwale. Masu jawabi sun hada da Sheikh Lawal Shu’aib Triump, Sheikh Abubakar Mazan Kwarai da Sheikh Musa Muhammad Dankwano.

Gabanin nan kwamitin DA’AWA karkashin jagorancin Sautus Sunnah Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina zai raba malamai daga safe zuwa la’asar zuwa masallatan Jumma’a don wa’azi da hububar Jumma’a.

A ranar asabar ɗin daga 8pm akwai gagarumin wa’azi na kasa a masallacin idi na sultan Bello, anan garin kaduna.

Malamai masu wa’azi:

Sheikh Imam Abdullahi Bala Lau

Dokta Ibrahim Jalo Jalingo

Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina

Sheikh Usman Isa Taliyawa

Sheikh Habibu Yahaya Kaura

Sheikh Muhammad Kabir Haruna Gombe

Sheikh Barista Sabiu Jibiya

Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan

Sheikh Khalid Usman Khalid Jos

Sheikh Abdullahi Telex

Dokta Ibrahim Idris Darus Sa’ada

Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto

Farfesa Sani Umar Rijiyar Lemo

Farfesa Salisu Shehu

Farfesa Mansur Isah Yelwa

Farfesa Isa Ali Pantami

Sheikh Abdulwahab Abdallah (Imam Ahlis Sunnah)

Sheikh Muhammad Bn Usman

Sheikh Abubakar Sani Birnin Kudu

Sheikh Tijjani Ahmad Guruntun, da sauran malamai

Alarammomi sun hada da:
Alaramma Abubakar Adam Katsina
Alaramma Ahmad Sulaiman Kano
Alaramma Nasiru Salihu Gwandu
Alaramma Usman Birnin Kebbi da sauran hafizai.

Allah ya ba da ikon halarta amin.

Sanarwa daga babban sakataren JIBWIS Dokta Muhammad Kabir Haruna Gombe ta hannun kwamitin labaru na kasa da hadin guiwar JIBWIS SOCIAL MEDIA

Allah ya ba da ikon halarta amin.

Jibwis Nigeria

02/09/2025

TECNO POP 10c

01/09/2025

Iphone 17 pro now is available

31/08/2025

market

31/08/2025

Smart 8

29/08/2025

Juma'a Mubarak

28/08/2025

Al is available

28/08/2025

Samsung Galaxy S10

28/08/2025

Samsung Galaxy A32

Want your public figure to be the top-listed Public Figure in Nasarawa?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Address

Maraba Yanya GSM Village
Nasarawa

Opening Hours

Monday 09:00 - 18:00
Tuesday 09:00 - 18:00
Wednesday 06:00 - 17:00
Thursday 09:00 - 18:00
Friday 09:00 - 17:00
Saturday 06:00 - 18:00
Sunday 09:00 - 17:00