Guarantee News Update
18/03/2026
Guarantee News Update
11/03/2026
Labaran
Guarantee News Update
Iran Ta Gindaya Sharudda 3 Domin Kawo Ƙarshen Yaƙi
11/03/2026
Labaran
Guarantee News Update
Jami’an NDLEA Sun K**a Mutane 56, Ta Tarwatsa Wuraren Sayar Da Miyagun Ƙwayoyi A Kano
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen jihar Kano ta sanar da k**a mutane 56 tare da tarwatsa wurare da dama da ake zargin ana sayar da miyagun ƙwayoyi a faɗin jihar.
Mai magana da yawun hukumar a Kano, ASN Sadiq Muhammad-Maigatari, ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a yau
Click here to claim your Sponsored Listing.