Humaira Kasim

Humaira Kasim

Share

26/03/2026

Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito cewa ana neman tsohon mataimakin gwamnan Kano Nasiru Gawuna ruwa a jallo, yayin da ake rade-radin cewa zai koma Kwankwasiyya.

Rahotanni sun bayyana cewa wayar Gawuna ta daina shiga, a daidai lokacin da ake zargin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci manyan jagororin jam’iyyar da su dakatar da shirin sa na sauya sheƙa.

Yunkurin komawar Gawuna tsagin Kwankwasiyya ya janyo cece-kuce a siyasar Kano, inda wasu ke ganin hakan zai iya raunana jam’iyyar a Kano, yayin da a ɓangaren Kwankwasiyya kuma ake maraba da wannan shiri da farin ciki.

25/03/2026

Haba malam daga hoto ko da yake maza duk haka suke ai Allah ya mudache amma maza kurake sare????

Want your public figure to be the top-listed Public Figure in Kano?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Website

Address

Kano