VON Hausa
04/05/2026
Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, zai rantsar da mataimakinsa, Honarabul Murtala Sule Garo, a ranar Talata, 5 ga watan Mayu, 2026.
A cewar wata sanarwa da Ibrahim Adam, mai ba gwamnan shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai ya fitar, za a gudanar da bikin rantsuwar ne da ƙarfe 11 na safe a zauren taro na Coronation Hall da ke fadar Gwamnatin Jihar Kano.
Ana sa ran manyan jami’an gwamnati, shugabannin jam’iyya da sauran manyan baki za su halarci bikin rantsuwar.
04/05/2026
Tsohon shugaban ma'aikatan Jahar Kano Alh Abdullahi Musa ya fice daga jam'iyyar ADC.
03/05/2026
Tirkashi Babban Aiki: Karamar hukumar Dawakin Tofa, da Rimin Gado, Sun hallara a kotun Gwamnatin Kano Domin yaken Hukunci wazai Jagorancin yankin a Majilisar Tarayya da ta jaha, ɗaya daga cikin yankunan da siyasarsa ta fi ɗaukar ɗumi sun.
Mekuke Tunanin Zai faru?
Click here to claim your Sponsored Listing.