Rigasa Reporters News

Rigasa Reporters News

Share

25/05/2026

RA'AYIN AL’UMMA – ZABEN ADC 2027

A ra'ayin ka, wa ya k**ata jam’iyyar ADC ta tsayar takara a matsayin ɗan takarar Shugaban Ƙasa?

🔘 Ameachi
🔘 Alh Hayatu
🔘 Atiku Abubakar
🔘 Nasir El-Rufa’i
🔘 Wani daban (Ka faɗa a comment)

✍️ Ka bayyana ra’ayinka cikin mutunci da siyasa mai tsafta.

25/05/2026

DOMIN FARANTA MARAYU, DA SAKA SU NISHADI.

Kungiyar Nisa'ul Barakah Foundation ta gudanar da aikin alheri inda ta yi wa maza da mata sama da marayu 200 aski, lalle da kitso,

Domin faranta musu rai da sanya su cikin annashuwa k**ar yadda sauran yara masu iyaye suke murnar Sallah.

Wannan karamci ya kara nuna kulawa da tausayi ga marayu tare da cusa musu farin ciki da jin cewa suma ba a manta da su ba.

Daga Shugabar Kungiyar
Haj, Khadija S Umar.

25/05/2026

Wa kuke ma fatan samun nasara a zaben Fidda Gwani na Gwamnan Jihar Kaduna a Jam'iyyar ADC ?

Photos from Rigasa Reporters News's post 25/05/2026

LABARI MAI DAƊI GA AL’UMMAR KAHUTU 🔥

Inji: Abbany rara

Yanzu-yanzu an fara rabon tallafin Sallah a garin Kahutu inda mutane sama da 4,000 za su amfana da buhunan shinkafa da kuma kuɗin cefane domin sauƙaƙa wa jama’a gudanar da bukukuwan Sallah.

Wannan tallafi na fitowa ne daga hannun Maimartaba Sarkin Waƙar Ƙasar Hausa, Dauda Kahutu Rarara, wanda ya ci gaba da nuna ƙauna da tausayi ga al’umma musamman a wannan lokaci na bukukuwa.

Al’umma da dama sun bayyana farin cikinsu tare da yabawa wannan karamci da kulawar da ake nunawa talakawa.

Tambaya:
Shin irin wannan tallafi yana ƙara haɗin kai da soyayya a tsakanin al’umma?

Want your public figure to be the top-listed Public Figure in Kaduna?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Website

Address

Kaduna