Fatham Daily Post

Fatham Daily Post

Share

23/03/2026

With Dauda Kahutu Rarara – I'm on a streak! I've been a top fan for 8 months in a row. 🎉

03/09/2025
05/08/2025

Allah ubangiji ka kawo mana zaman lafiya, a arewacin Najeriya.

04/08/2025

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIL RAJI'UN😭😭😭😭😭😭

Abin Takaici Da Safiyar Yau Litinin YanBindiga S**a Hallaka Wani Bawan Allah, Lokacin Da Yaje Zuba Taki A Gonarsa, Ko Takin Bai Zuba Ba, S**a K@she Shi, Saidai Akaje Aka Ɗauko Gawarsa Da Takin Da Mashin Dinsa, Hakan Ta Faru A Karamar Hukumar Dandume Jihar Katsina😭😭😭😭

Kullum Sai Kashe Mu Ake yi Kamar Kiyashi, Ana Sace Mu Kamar Dabbobi, Gwamnatoci Da Shuwagabannin Arewa Sunyi Shiru, Allah Ya Isa!😭😭😭😭

Hoto📸Asim Surajo Dandume CWC.

~Source Karaduwa Post

Want your business to be the top-listed Media Company in Kaduna?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Telephone

Website

Address

Sambon Barkan Road Dandume
Kaduna