Mahshir Talkshow

Mahshir Talkshow

Share

31/01/2026

Malam Umar sani Fagge

Malam yasan Allah yana kuma karantar da mutane Allah Malam yana da yakini Allah kuma ya yarda da Malam shin me yake damunka ? Kaje gidan malam Umar sani fagge ka Amso addu'a

Wasu zakaji suna cewa Ai Malam karantarwarsa Akwai tsauri to masu son shagala ne wannan yana karantar da addini ne kamar yanda yazo a littafi

Allah ya karawa Malam lafiya da nisan kwana

26/01/2026

Labarin wata baiwar Allah talaka

Want your business to be the top-listed Media Company in Hadejia?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Address

Kofar Arewa
Hadejia
731212