Musa Idris JB
28/02/2026
Yana Raye Shiya Jasu Sallar Isha'i Ma..
17/12/2025
Shugaban Karamar Hukumar Funtua Katsina, Hon. Abdulmutallab Jibrin Goya, Ya Sayawa Wani Maraya Sabon Takalmin Soso Tare Da Bashi Jarin Ruwan Leda 5, A Ranan Talata.
📷: FB/Amb Funtua
01/11/2025
AMURKA KE DAUKAR NAUYIM BOKO H$RAM ....
Dan majalisar Amurka Maisuna Scott Perry ya bayyana cewa Amurka ce ke daukar nauyin kungiyoyin dake ayyukan halaka al'umma a Nigeria...
Dan majalisar yana wannan jawabin ne a ranar 13 ga watan Fabrairu na wannan shekarar lokacin da ake tattaunawa a zauren majalisar akan ayyukan hukumar USAID wacce gwamnatin Amurka ke daukar nauyin ayyukanta...
Scott Perry yayi jawabi akan tarin hujjojin da s**a tattara wadanda suke nuna yadda hukumar USAID take bawa kungiyoyin tada zaune tsaye kudade da mak$mai duk saboda su hal@ka mutane a Nigeria ...
Idan mun dawo kan jawabin da shugaba Trump yayi a wannan rana, inda yake bayyana Nigeria a matsayin kasar dake halaka kiristoci, hakan na nufin kenan ita amurkan ce ke aikata ayyukan halaka kiristoci a Nigeria tunda sune suke da alhakin duk ayyukan kungiyoyi masu kash3 kash3 a Nigeria...
Akwai shaidar bidiyo dake nuna lokacin da Dan majalisa Scott Perry yake bayyana cewa Amurka ke daukar nauyin mun@nan ayyuka a Nigeria....
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the public figure
Telephone
Website
Address
Gombe
760214